Labaran Kannywood

hadiza Gabon tana kara rura hutar rigimar ta da Isa west dan tace talauci haukane zai irin zagin ta

 

hadiza Gabon tana kara rura hutar rigimar ta da Isa west dan tace talauci haukane zai irin zagin ta

talauci dai wai ba hauka bane inji jaruma hadiza Gabon dan idan ba hakaba mai zai sa west

yarin ga zajina in ji jaruma daukakakkiya kuma daya cikin jaruman da babu kamarsu

a cikin masana’an tar kannywood a wannan lokacin kuma dai abin kamar wasa yafara

wai Mai yasa jarumai mata a kannywood suke Izzar kudi ne dan ganin yadda

hadiza Gabon tai taasa an kama kuma harma ya bata hakuri ammadai kuma tazo tana irin wannan kalaman

dan wata majiya ta baiyana mana cewa an tilas ta masane ya bata hakuri kuma dai ya bayar amman dai

mai zai sa ta cigaba da irin wannan kalaman wasu na ganin dai hakan bai da ceba gaskiya

kuma wasu na ganin cewa tabbas wata jaruma zata ringa irin wannan babun dole ne dai ta iringa

fusata matasa kamar
dai a yanzu abin da tafada na cewa talaucine yasa west din ya zageta

magana ce dai mai harshan damo irin wannnan dole ta fusata matashi ya fadi abin da ke bakin sa

kuma dai kamar dai jaruma hadiza Gabon bai kamata ta ringa wannan maganar ba

Dan tariga ta girmi ajin wadan nan mutanan dan ta na cikin jerin

masu fada a ji a masana’an tar kannywood Wanda ko ba dan ba dan ba aji

 

idan tai magana akan hakan amman dai ta daka ta rashu tana biye mu

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button