Labaran Kannywood

Nafisa Abdullahi bayan ta fice daga cikin Shirin ((Labarina))

Killi hira kai tsaye tare da jaruma nafisat abdullahi akan shirin labarina Mai dogwan Zango baiyan baiyanar wasikar wasikar ta a shafikan sada zuminta na social media

 

A wannan lokacin harma dai masoya suka Fara baiya cewa waccce jarumar Ce wacce zata maye gurbin nata a cikin wannan lokacin biyo bayan ganin a kaf cikin matan kannnywood

Babu wacce takai jarumar tarin masoya a wannan lokacin harma dai lamarin yake kara ta’azzara akan yadda film din zai kasan Ce babu ita bayan shirin gaba daya

 

Dan itane yake kara sanya alumma masoya farin cikin a wannan lokacin kuma dai kowa yake mamakin yadda masana’an tar kannywood take kara ta azzara San jarumar a wannan lokacin

 

Kuma dai yadda ta baiya dalilan ta na daina baiya a cikin wannan shirin gaskiya babu Wanda bazai yi takai cin cire yarin yar daga wannan film din ba a wannan lokacin

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button