Labaran Kannywood

Yadda Yan Matan Arewa Suka Gama Lalacewa Da Iskanci

Assalamualaikum warahamatullahi wabarkatuhu barkan ku da sake kasancewa damu a wani sabon rahoto

Har yanzu yan matan arewacin Nigeria na kara samun nakasu ta ba garen tarbiya

Haka zalika wannanba karamin baraza na bane ga tarbiyar yayan mi masu tasoya

Domin kuwa yan matan yanzu sune zasu zama iyaue a nan gaba kadan idan har allah ya nuna mana rai da lafiya

Idan har ba, a dauki mataki da wuri ba nan gaba za’a samu babbar matsala a gurin tarbiyar yaya mata

Muna matukar godiya da bibiyar mu a kowane lokaci a tashar Mai albarka ta hausablogng

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button