Ad thirds part
Labaran Kannywood

An nemi yin zina dani acikin watan azumin Ramadan cewar jaruma kyauta Dillaliya

An nemi yin zina dani acikin watan azumin Ramadan cewar jaruma kyauta Dillaliya

Read Also

Ikon Allah wannan maganar ta bawa mutane mamaki sasai yanzu daman akwai irin halin nan da azumi mutane suna neman sabon Allah jarumar ta bawa mutane mamaki kuma ta kara farin jini

Tace acikin watan azumi wasu suka nemi yin zina dani kuma inason yi amma tsoran Allah ya hanani aikatawa kamar yadda ta bayyana acikin wannan video

 

Tayi kira ga sauran mutane masu son shiga harkar zinace zinace dasu ji tsoron Allah domin aikata wannan abinda bakaramin matsala nace a duniya da Kuma lahira

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button