Nigeria news

Ana Zargin Jami’an Gwamnati Suka Kama Dauda kahutu Rarara

Ana Zargin Jami’an Gwamnati Suka Kama Dauda kahutu Rarara

https://hausablogng.com/murja-tayi-karin-bayani-akan-dalilin-zuwan-su-hukumar-hizbah/

Assalamualaikum warahamatulmahi wavarkatuhu barkan ku da sake kasancewa damu

A yau munzo muka da wani sabon video da kuma rahoto akan Dauda kahutu Rarara

An bayyana cewa an kama mawakin ne bisa kalaman da yayi akan tsohon shugaban kasar Nigeriya Muhammad Buhari

Haka zalika ana tunanin cewa a fadar shugaban kasar Nigeriya aka bada umarnin kama shi

http://Ana Zargin Jami’an Gwamnati Suka Kama Dauda kahutu Rarara

Amma har yanzu gaskiya bata bayyana ba akan kama shi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button