Hausa kannywood

Murja tayi karin bayani akan dalilin zuwan su hukumar Hizbah

Murja tayi karin bayani akan dalilin zuwan su hukumar Hizbah

https://hausablogng.com/innalliahi-anyi-hira-da-mutumin-da-yace-shima-allah-ne-%f0%9f%98%ad%f0%9f%98%ad%f0%9f%98%ad/

Daya daga cikin manyan jaruman TikTok mata murja Ibrahim kunya tayi karin haske

Murja ta kasance daya daga cikin watan da suke goyon bayan Abba Kabir Yusuf

Wannan karin haske tayi shine akan zuwan da sukayi hukumar Hizbah dake jahar Kano

Inda aka hango fuskokin wasu daga cikin manya manyan jaruman TikTok na arewacin kasar Nigeriya

Inda aka bayyana cewa wannan ziyara anyi ta ne a karkashin jagorancin murja Ibrahim kunya

Muna fatan zakuci gaba da bibiyar mu a kowane lokaci a tashar mu ta http://hausablogng.com

 

http://Murja tayi karin bayani akan dalilin zuwan su hukumar Hizbah

Murja tayi karin bayani akan dalilin zuwan su hukumar Hizbah

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button