Nigeria news

Video yadda hukumar Hizbah take barazanar kama murja Ibrahim kunya

Video yadda hukumar Hizbah take barazanar kama murja Ibrahim kunya

Assalamualaikum warahamatulmahi wavarkatuhu barkan ku da sake kasancewa damu a cikin wani sabon video

https://hausablogng.com/murja-tayi-karin-bayani-akan-dalilin-zuwan-su-hukumar-hizbah/

A wannan rana munzo muki da wani sabon video da kuma labari akan murja Ibrahim kunya

Anyi kira da hukumar Hizbah dake jahar Kano data gaggauta kama jarumar TikTok murja

Wannan ya biyo bayan da jarumar take yin duk abin da taga dama a manhajar TikTok

http://Video yadda hukumar Hizbah take barazanar kama murja Ibrahim kunya

Muna fatan cewa Allah ya daidaita tsakanin su baki daya Hizbah da murja Ibrahim kunya

Video yadda hukumar Hizbah take barazanar kama murja Ibrahim kunya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button